Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ku yi koyi da zabubbukan APC na Gombe- Alhaji Zubairu Abubakar

  Shugaban kwamitin shirya zaben jam’iyyar APC matakin jiha a Gombe Alhaji Zubairu Abubakar, ya bayyana zaben da aka gudanar da cewa gamsas

Ficewar ‘yan sabuwar PDP daga APC ba za ta shafi Buhari 2019 ba – El-Rufa’i

Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa ba shi da fargaban ko ‘yan sabuwar PDP da suka mara wa Buhari baya a 2015 sun fice da

Ziyarar Buhari Jigawa ta bar baya da kura

Ziyarar da Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kai na kwanaki biyu a Jahar Jigawa ta bar baya da kura, bayan da wasu jami’an ‘yan sanda suk

An sasanta tsakanin mambobin majalisar dokokin Kano

A jiya Alhamis ne aka sake bude Majalisar Dokokin Jihar Kano bayan shafetsawon kwanaki uku da ta yi a garkame, biyo bayan rikicin neman tsige Shugaban

Tsinuwar da El-Rufa’i ya yi ta saba wa koyarwar musulunci – Majalisar Limamai

Ranar Litinin din da ya gabata ne Majalisar Limamai da Malamai ta Jihar Kaduna ta nuna rashin jin dadinta akan tsinuwar da Gwamnan Jihar Kaduna, Malam