Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zargin almundahana: Ina da ciwon sukari- Jang

Tsohon Gwamnan Jihar Filato Jonah Jang ya buakaci kotu ta umarci Hukumar EFCC ta sake shi domin yana fama da ciwon sukari. Jonah Jang ya je kotun ne n

Mataimakin Fayose ya lashe zaben fidda gwanin Jihar Ekiti

Mataimakin Gwamnan Jihar Ekiti, Farfesa Kolapo Olusola ya samu nasarar lashe zaben fidda gwanin dan takarar gwamnan jihar a karkashin Jam’iyyar

Yakubu Dogara ya ziyarci Dino Melaye a asibiti

Shugaban Majalisar Wakilai Yakubu Dogara ya ziyarci Sanata Dino Melaye a asibitin kasa da ke Abuja inda sanatan ke jinya. Shugaban majalisar ya samu w

Shugaba Buhari da Saraki da Dogara suna ganawar sirri

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na ganawa a cikin sirri da Shugaban Majalisar Dattawa Bukola Saraki da Shugaban Majalisar Wakilai Yakubu Dogara. Ana wa

Shin ya dace Buhari ya sake tsayawa takara a zaben 2019? Ku kalli bidiyon ra”ayoyin jama”a.

Bayan Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sanar da aniyarsa ta sake tsayawa takara, wakilan Aminiya sun zaga domin jin ra’ayoyin mutane, kuma ga a