Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ba takarar 2019 ne ya fi damuna ba – Buhari

A wata ganawa da Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi da Fira-Ministar Birtaniya, Theresa May, ya bayyana cewa bai damu da takarar 2019 ba, domin han

Gwamna El-Rufa’i mutum ne mai mutunta doka – Sarkin Kagoma

An bayyana Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufa’i a matsayin dakakken gwamna mai bin doka da oda wanda bai jin tsoron sabawa da kowa

Rasuwar Sanata Mustafa Bukar ta bar gibi babba – Sarkin Kudu

Daya daga cikin ’yan uwan Marigayi Mustafa Bukar, Sanata mai wakiltar Katsina ta Arewa, Alhaji Abdullahi Bukar ya bayyana rashin nasa a matsayin

Dakatar da dan takara da SDP ta yi ya bar baya da kura

Tsohon dan Majalisar Tarayya kuma dan Takarar Gwamna a Jahar Adamawa, Cif Emmanuel Bello ya mayar da martani ga ‘yan jam’iyyar tasa karkas

IRI da USAID sun shirya gangamin sanar da mata tsarin shiga siyasa

A ci gaba da fuskantar zabukan 2019, Hukumar IRI tare da hadin gwiwar USAID sun bukaci mata da ’yan kungiyoyin siyasa da su san tsarin da za su