Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ta yiwu APC ta yi babban taronta a Legas

Ta yiwu Jam’iyyar APC ta gudanar da babban taronta a birnin Ikko na jihar Legas.   Wata majiya a jam’iyyar ta fada wa Aminiya jiya ce

Majalisa ta yi watsi da kudurin canja jadawalin zabe

Majalisar Dokoki jiya ta yi watsi da kudurin lokutan zabe wanda shugaba Muhammadu Buhari ya ki amincewa da shi.   Zaurukan majalisar biyu jiya ba

’Yan sanda sun gano sandar majalisar a karkashin gadar Abuja

Rundunar ’yan sandan Najeriya ta gano sandar majalisa da wasu ’yan daba biyar suka sace yayin da ’yan majalisar ke yin zama a zauren

Ku kalli bidiyon yadda aka kama wanda ake zargi da sace sandar majalisa

Sanata Omo-Agege ne ake zargi da zuwa masu gungun mutum biyar suka sace sandar Majalisar Dattawa. Ku kalli yadda ta kaya lokacin da aka kama shi.

APC za ta yi babban taronta ranar 14 ga watan Mayu

Jam’iyyar APC ta fitar da jadawalin zabubbukanta na mazabu da na kasa a wata sanarwar da ta aikewa hukumar zabe a ranar tara ga watan Afrilun sh