Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gwamnan Jigawa Badaru shi ne shugaban kwamitin babban taron APC

Jam’iyyar APC a ranar Lahadin da ta gabata ta bayyana kafa kwamitin babban taronta inda Gwamnan Jigawa, Alhaji Abu-Bakr Badaru ya kasance shugab

Al’umar Michika sun koka da Gwamnatin Tarayya da ta Adamawa

Al’umar karamar Hukumar Michika dake Jahar Adamawa sun koka da gwamnatin Jahar Adamawa da ma ta tarayya, wadda a cewarsu an share su tun lokacin

An bukaci a soke zaben fidda gwanin kansila na APC a mazabar Aboro

Shugabannin Jam’iyyar APC da ke mazabar Aboro a karamar Hukumar Sanga a Jihar Kaduna sun bukaci a soke zaben fidda gwani na kansila da aka yi a

Duk wanda ya raba kudi a zaben Ekiti, ya kuka da kansa – INEC

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta kasa, INEC ta bayyana cewa za ta zuba idanu tare da jami’ai sosai domin tabbatar da cewa babu wani dan siyasa ko

‘Yar Mamman Shata za ta yi takarar zama ‘yar majalisa

Hajiya Halima Mamman Shata, daya daga cikin ’ya’yan shahararren mawakin Hausar nan, Alhaji Mamman Shata Katsina ta bayyana cewa ta shiga s