Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Yadda Obasanjo ya bamu cin hancin dubu 500 domin mu tsige Ghali Na’abba- Honorabul Jagaba

Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya ba wa duk wani dan majalisa Naira dubu 500 domin mu tsige shugaban majalisar na wancan lokacin Ghali Umar Na

Zan doke Buhari a zaben 2019- Baba-Ahmed

Sanata Datti Baba-Ahmed, tsohon sanata mai wakiltar shiyya ta daya, kuma dan takarar shugabancin kasa ya ce tsaf zai doke Shugaban Kasa Muhammadu Buha

Buhari zai yi saukin kayarwa a zaben 2019- Fayose

Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya ce maganar wai Buhari zai sake tsayawa takara rainin hankali ne ga ‘yan Najeriya, domin ya faza ta kowane

Dama mun san Buhari zai sake tsayawa takara- Makarfi

Tsohon shugaban riko na jam’iyyar PDP, Sanata Ahmad Muhammad Makarfi ya yi bayanin cewa ai dama sun san cewa Buhari zai sake tsayawa takarar shu

Buhari ya tsallake tarkona- Ganduje

Gwamnan Jihar Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya ce Buhari ya tsallake tarkonsa a game da zaben 2019. Ku kalli bidiyon bayaninsa.