Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Bai wa matasa ragamar shugabanci ba shi ne mafita a Najeriya ba – Iliya Musa

Sakataren kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) na Kudancin Kaduna, Alhaji Iliyasu Musa ya ce bai wa matasa shugabancin kasar nan, ba shi ne mafi

Majalisa ta amince da mutanen da shugaban kasa ya zaba

Majalisar Dattijai ta dora wa kwamitinta mai lura da harkokin bankuna da kudi alhakin fara gudanar da matakin da zai kai ga amincewa da mutum hudu da

’Yan majalisa sun sha alwashin sake mika kudurin zabe ga Buhari

Bayan da shugaban kasa ya ki sanya hannu a kudurin dokar zabe , ’yan majalisar dokoki sun yanke shawarar su sake yin aikin a kan kudurin dokar z

Babu ranar amincewa da kasafin kudi- Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa jiya ta sake jaddada cewa ba ta tsayar da ranar amincewa da kudurin kasafin kudin shekarar 2018.   Shugaba Muhammadu Buhari ya

Yadda kudurin canja jadawalin zabe ya raba kan ’yan majalisa

Shugaba Muhammadu Buhari ya ki sanya hannu kan kudurin dokar zabe da majalisa ta yi wa gyaran fuska wanda ya sauya lokutan zabe a kasar.   Shugab