Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

An rada Tinubu don sasanta ‘yan APC

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya nada tsohon gwamnan Jihar Legas, Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda da zai jagoranci yunkurin da ake

Mu da Kwankwasiyya haihata-haihata- Ganduje

Sha’anin rigingimun siyasa tsakanin bangaren Kwankwasiyya masu imani da wato mabiya tsohon Gwamann Jihar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da m

Buhari ya nada Tinubu ya jagoranci sulhu tsakanin ‘yan”yan Jam”iyyar APC

A ci gaba da kokarin hada ‘yan Jam’iyyar APC domin su zama tsintsiya madaurinki daya, Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya daura nauyin tatta

Kwankwaso na nan a APC- Aminu Dabo

Wani makusancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso mai suna Alhaji Aminu Abubakar Dabo ya karyata rade-radin da ake yada wa mai tsohon Gwamnan Jihar Kanon ya

Zan iya maye gurbin Buhari- Jonah Jang

Tsohon Gwamnan Jihar Filato, kuma sanata mai wakiltar Arewacin jihar a Majalisar Dattawa, sanata Jonah Jange ya ce zai iya maye gurbin Shugaba Buhari