Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Na goyi bayan wasikar Obasanjo zuwa ga Buhari – Bafarawa

“Rikicin makiyaya da manoma da ake fama da shi a kasar nan ‘yan siyasa na taka rawa cikinsa kuma ya koma siyasa, amma da wannan gwamnati t

An karrama sakataren labarai na Gwamnan Kebbi

Gwamnatin Jihar Kebbi ta karrama sakataren yada labarai na gwamnan Jihar Kebbi, Abubakar Mu’azu Dakin-gari tare da wadansu mutane biyar a makon

Munfukan Arewa ke fara bata shugaban da ya fito daga yankinsu – Danmalikin Kebbi

Aminiya: Me za ka ce game da wadansu ’yan Arewa na kusa da Shugaba Buhari da suka fara fitowa suna cewa ba za su mara masa baya ba a zaben badi,

Jam’iyyar PDP da APC na sukar juna kan sauya shekar Dakingari

Jam’iyyar PDP reshen jihar Kebbi ta ce sauya shekar da tsohon gwamnan jihar, Sa’idu Dakingari ya yi da wasu manyan jam’iyyar zuwa ja

Dambarwar siyasar Kano: Kwankwaso ya janye, Ganduje ya sa kai

A ranar Litinin da ya gabata ne Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya janye ziyarar da ya shirya kaiwa zuwa Kano a washe garin ranar, yana mai cewa an