Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Faifan bidiyon kalaman Kwamishinan Kano a kan zuwan Kwankwaso

A faifan bidiyo, an jiyo Kwashina a Jihar Kano, Abdullahi Abbas yana cewa za su jifa shaidanin siyasar Kano. Sannan kuma ya nuna yadda suka yi arangam

Muna kira ga su Kwankwaso da su dawo da sauri- Jam’iyyar PDP

Shugaban Kwamitin Amitattun Jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin y ace dawowar tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar Jam’iyy

INEC ta sanar da ranar da za a yi zaben 2019

Hukumar zaben Najeriya INEC ta sanar da ranar 16 ga watan Fabrailun 2019  a matsayin ranar da za a yi zaben Shugaban Kasa mai zuwa da na Majalisu

Ya kamata duk dan kasa ya shiga siyasa-Bishop Onaiyekan

Shugaban Katolika bangaren Abuja, John-Cardinal Onaiyekan ya bukaci duk ’yan Najeriya su shiga siyasa don su bunkasa ci gaban kasa cikin sauri.

Rasuwar Lawal Kaita: Najeriya ta yi babban rashi

A ranar Talatar da ta gabata ne Allah Ya yi wa tsohon Gwamnan tsohuwar Jahar Kaduna, Alhaji Lawal Kaita rasuwa a yammacin ranar a asibitin Turkish dak