Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Yadda ’ya’yan shugabanni ke musu yaƙi da ’yan adawa

Yanayin da ‘ya’yan masu mulki ke shiga harkokin mulki ko siyasa na nuna raunin dimokuraɗiyya a Najeriya.

Shin PDP za ta iya ɗinke ɓarakarta nan da zaɓen 2027?

Akwai barazana mai ƙarfi kasancewa shi Tinubu yana zagaye da ’yan siyasa da ke ƙoƙarin janyo duk wani mutum daga cikin duk wata jam’iyya da take fama

Ban sauya sheƙa ba, makircin siyasa da ƙarya ake min — Kwankwaso 

Jagoran ya ce a yanzu ya zaɓi yin shiru game da abubuwan da ke faruwa a siyasar ƙasar nan.

Kwankwaso ya fice daga NNPP tun a 2023 — Shugaban jam’iyya

Shugaban ya ce Kwankwaso ba ya tare da jam’iyyar tun daga shekarar 2023.

Da muna kan mulki ni da Lamido da mun ƙalubalanci Tinubu — Amaechi

Amaechi ya ce a shirye yake ya ƙalubalanci Gwamnatin Shugaba Tinubu.