Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zaben 2019: PDP na maraba da Kwankwaso

Rahotanni na nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwanso na shan matsin lamba daga wasu magoyan bayansa a kan ya koma Jam’iyyar PDP. Wata magiya ta s

Kamata ya yi a fara tattauna hadin kai kafin batun sake fasalin kasa-Saraki

Shugaban majalisar Dattawan Najeriya, Bukola Saraki ya ce ya zama wajibi a fara tattauna hadin kan kasa kafin tattauna batu mai sarkakiya na sake fasa

Bafarawa ya nisanta kansa daga hotunansa da ake yadawa na takara

  Tsohon Gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Bafarawa ya nisanta kansa daga takardun da ke nuna shi a matsayin dan takarar neman shugabancin

’Yan Najeriya sun gaji da jam’iyyar APC-Farfesa Jeri Gana

Jigo a jam’iyyar PDP, Farfesa Jerry Gana ya ce ’yan Najeriya suna mutukar ganin tsohuwar jam’iyya mai mulki ta PDP ta dawo kan karag

Ba ma fargabar dawowar Atiku PDP, Inji masu neman takarar shugabancin kasa

  Manyan ’yan jam’iyyar PDP wadanda ke neman jam’iyyar ta tsayar da su takarar shugaban kasa sun mayar da martani kan dawowar t