Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ko yanzu aka yi zaɓe Tinubu ne zai yi nasara — Oshiomhole

Babu wani ɗan siyasa a Nijeriya mafi shahara da sauye-sauyen sheƙa a tsakanin jam’iyyu kamar Atiku.

Majalisa ta yi watsi da kudurin dokar mulkin karba-karba

Kudurin dokar na neman wajabta yin karba-karbar kujerar shugaban kasa da mataimakin shugaban kasa a tsakanin yankunan siyasan Najeriya guda 10.

Muna bayan Tinubu a Zaɓen 2027 — Patience Jonathan

A lokacin da muke mulki, Uwargidan shugaban ƙasa Oluremi Tinubu ta goya min baya.

2027: Mene ne mafita ga ’yan adawa?

Ko da yake yaƙi ɗan zamba ne, abi da har yanzu bai fito fili ba zuwa yanzu shi ne dabarar da ’yan adawar ke son yin amfani da ita wajen tunkarar APC a

Rawar da Arewa za ta taka a Zaɓen 2027

Dole ne sai ɗan takara ya karaɗe ƙasa baki ɗaya, ya samu kuri’u a Kudu da Arewa kafin ya samu kowace irin nasara.