Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ba mu tsayar da Buhari shi kadai ba-Jam”iyyar APC

Jam’iyyar APC ta jinkirta amincewa da takarar shugaba Muhammdu Buhari a zaben shugaban kasa na shekarar 2019. Shugaban Majalisar Wakilai, Yakubu

Zan kara Ministoci-Shugaba Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce zai kara yawan Ministoci domin su kara yawa a Majalisar Zantarwa. Shugaban kasar ya yi wannan jawabin ne a ranar

Atiku bai halarci taron Majalisar Zantarwar APC ba

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar bai halarci taron shugabannin jam’iyyar APC wanda shugaba Buhari ya jagoranta. Taron wanda aka y

Babu ’yan bani-na-iya a gwamnatin Buhari-Tinubu

Jigo a jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya yi watsi da jita-jitar da ake yadawa cewa akwai ’yan bani-na-iya a majalisar ministocin gwamn

’Yan majalisa na kawo cikas ga shirin canji na Buhari

Cibiyar Bayar da Shawara ga Jam’iyyu ta zargi ’yan majalisa ga yin cikas ga shirin canji na gwamnatin shugaba Buhari. Cibiyar IPAC, wacce