Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Sai an bani Naira biliyan 1 zan bada shaida a kan Metuh-Jonathan

Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan ya nemi babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar tilasta masa ya bayar da bahasi dangane da sha

Buhari ya yi taro da shugabannin APC don ya kawar da fargaba

Shugaba Muhammadu Buhari ya gana da shugabannin jam’iyyar APC don ya kawar da fargabar ’yan jam’iyyar a yayin da shugabannin jam&rsq

Zan zama shugaban jam’iyya na kowa- Bode George

Tsohon shugaban Hukumar Kula da tashoshin jiragen ruwa (NPA), wanda ke fafutukar neman zama shugaban Jam’iyyar PDP a zaben da zai gudana a babba

Sanata Sankara na PDP ya koma APC

Alhaji Danladi Sankara, tsohon sanata mai wakiltar Jigawa ta Arewa maso yamma ya fice daga jam’iyyar PDP ya koma jam’iyyar APC. Gwamnan ji

‘Yan Najeriya sun kosa PDP ta dawo- David Mark

Tsohon shugaban Majalisar Dattijai, David Mark ya ce ‘yan Najeriya sun kosa su ga Jam’iyyar PDP ta karbi karagar mulkin kasar nan a wajen