Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

dan majalisar tarayya ya tallafa wa al’ummar Rofiya da masaukin baki

Daga Umar  M. Gombe Canjin da al’ummar kasar nan suka yi na shugabancin kasar nan abin a yaba ne, wanda hakan ya sa aka samu canje-canje a

Muryar Talaka ta kafa kwamitin sasantawa a Kano

kungiyar Muryar Talaka ta yi babban taro domin samar da ingantacciyar hanyar dawo da shugabanci mai nagarta ta yadda za ta ci gaba da gwagwarmayar da

Shettima zai jagoranci kwamitin fidda dan takarar gwamnan Anambara

Jam’iyyar APC ta kaddamar da kwamiti karkashin jagorancin Gwamna Kashim Shettima na Jihar Barno wanda zai gudanar da zaben fiidda dan takarar gw

Dan takarar PDP daga Arewa zai fito, Inji Makarfi

Shugaban Kwamitin Rikon Kwarya na Kasa na Jam’iyyar PDP, Sanata Ahmed Muhammed Makarfi ya bayyyan yadda jam’iyyar za ta gudanar da batun k

Rashin samun cikakken ‘yanci ne matsalar kananan hukumomi

A makon da ya gabata ne wata tawaga daga Sashen Kula da kananan Hukumomi dake ofisihin sakataren gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Mista Kayode A