Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Buhari bai saba wata doka ba saboda jinyar da yake yi a Birtaniya-Majalisa

Majalisar Dattawa jiya ta ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari bai karya doka ba saboda dadewar da ya yi ba ya kan aiki sakamakon jinyar da yake yi a kas

PDP na kokarin dawo da tsofaffin ’ya’yanta cikin jam’iyyar

Jam’iyyar PDP a jiya ta kaddamar da kwamitin sasantawa wanda ta dora masa alhakin dawo da tsofaffin ’ya’yanta cikin jam’iyyar.

Kwankwaso ya kauracewa babban taron APC a Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso bai halarci babban taron jam’iyyar APC na jihar wanda aka gudanar jiya. Sai dai ku

Saya wa Sarkin Musulmi gida na miliyan 700 ya jawo cece-kuce

An bi ka’ida wajen sayen gidan – Gwamnatin Sakkwato   Al’umar Jihar Sakkwato sun bayyana abin da gwamnatin jihar Sakkwato ta yi

Rashin ‘yanci ga kananan Hukumomi ne ya haifar da koma-baya – Rimi

  Tsohon Shugaban karamar Hukumar Sumaila dake Jihar Kano,  Alhaji Abdulhamid Idris Rimi ya yi kira na musamman da a baiwa kananan hukumomi