Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Hakeem Baba-Ahmed ya yi murabus daga gwamnatin Tinubu

Har yanzu dai ba a san dalilin da ya sa ya ajiye muƙamin nasa ba.

Tinubu zai sake zama shugaban ƙasa a 2027 — Akpabio

Akpabio ya ce za su ci gaba ƙoƙarin ganin APC ya ci gaba da mulki har illa Masha Allah.

Kotun ƙoli ta tabbatar da Anyanwu a matsayin sakataren PDP

Kotun ta sake dawo da Anyanwu a matsayin halastaccen sakataren jam’iyyar PDP na ƙasa.

Babu ’yan adawan da za su iya hana Tinubu lashe zaɓen 2027 — Ganduje

Ganduje ya ce ayyukan da Tinubu ya shimfiɗa ne za su zame masa tsani a 2027.

Kwankwaso ya yi Allah-wadai da ayyana dokar ta-ɓaci a Ribas

Kwankwaso ya yi Allah-wadai da yadda Majalisar Dokoki suka zama ‘yan amshin-shata.