Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Yadda zaben kananan hukumomi ya gudana a Kebbi

A ranar Asabar da ta gabata ne aka gudanar da zaben kananan hukumomi a Jihar Kebbi. Wakilinmu ya na daya daga cikin tawagar manema labarai da suka zag

A shirye nake in yi zaman gidan yari – Diezani

Tsohuwar Ministan Man Fetur, Diezani Alion-Madueke, wacce hukumomin Amurka da Birtaniya da kuma Najeriya ke bincikar ta game da rub da ciki da ta yi d

Abin da ya sa ba zan bar jam’iyyar APC ba – Tinubu

Babban jigo a jam’iyyar APC, Sanata Bola Ahmed Tinubu ya ce ba zai bar jam’iyyar ba duk da cewa kuwa akwai wasu kurakurai da ake tafkawa a jam’iyyar.

Yadda Makarfi ya zama halastaccen shugaban PDP

Aranar Larabar da ta gabata ce Kotun Qoli ta Qasa ta tabbatar da Tshohon Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Ahmed Makarfi a matsayin halastaccen Shugaban Ba

Rikicin APC: Mun yanke kauna da gwamnatin El-Rufai – APC Akida

Ayayin da rikicin siyasa ke ci gaba da yin kamari a jam’iyar APC a Jahar Kaduna, yan APC Akida sun bayyana cewa daga yanzu sun yanke kauna da gw