Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

A rika fassara zaman da ’yan majalisa ke yi da harsunan Najeriya – Sheikh Jingir

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya yi kira ga mmajalisun

Jam’iyyar APC ta lashe zaben Sanatan Imo ta Arewa

Hukumar Zabe ta kasa (INEC) ta bayyana Mista Ben Uwajumogu na Jam’iyyar APCa matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi na Sanatan Imo ta Arewa da aka g

APC ta yi mana fashi a zaben kananan hukumomin Adamawa – PDP

’Ya’yan Jam’iyyar PDP a karamar Hukumar Gombi da ke Jihar Adamawa sun zargi Jam’iyyar APC da kasancewa jam’yya ta ’yan fashi.’Ya’yan Jam’iyyar ta PDP

Ba da yawunmu Imrana ke sukar gwamnatin Masari ba – Iyalan Wada Nas

Iyalan marigayi tsohon Minista Alhaji Wada Nas sun nesanta kansu da sukar gwamnatin Jihar Katsina da wani Imrana Wada Nas ke yi ta kafafen sadarwa na

An dakatar da Shugaba da Sakataren qaramar hukuma kan yin fada a Jigawa

An dakatar da Shugaba da Sakataren karamar Hukumar Sule Tankarkar da ke Jihar Jigawa Alhaji Nasidi Musa da Alhaji Muhammed Abubakar daga mukamansu sak