Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gwamnatin Sakkwato ta kashe Naira miliyan 200 kan harkar sadarwa – Kwamishina

Kwamishinan Watsa Labarai na jihar Sakkwato Alhaji Abdulkadir Jeli Abubakar ya ce gwamnatin jihar ta kashe sama da Naira miliyan 200 wajen inganta kaf

‘Abin da ya sa na tuba daga bangar siyasa’

Wannan matashi da ke zaune a Unguwar Rimi, Kaduna kuma tsohon dan bangar siyasa da aka fi sani da ’Yan-shara ya bayyana wa Aminiya dalilan da ya sa ya

Shari’ar jabun dokar majalisa: Saraki da fadar Shugaban kasa sun sa zare

Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Bukola Saraki da fadar Shugaban kasa sun sanya zare sakamakon shari’ar jabun dokar majalisa, inda Sanata Bukola Sara

Duk Kwamishinan da ya ki a rage albashinsa bai son aiki – Ahmed Tijjani

Kwamishinan kananan Hukumomi na Jihar Nasarawa, Alhaji Ahmed Tijjani ya ce duk kwamishinan da bai amince a rage masa albashi a jihar ba, ba aiki ya zo

Gwamnatin Buhari ta gaji munanan matsaloli – Sheikh Sa’idu Jingir

Mataimakin Shugaban Majalisar Malamai na Biyu na kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’a Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Sa’idu Hassan Jingir ya bayyana