Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Majalisar Kano ta bukaci a cire Babban Akantan Jihar

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bukaci a cire Babban Akantan Jihar, Dokta danjuma Yankatsari daga mukaminsa saboda gazawar bayyana a gabanta domin ya

Hukumar HYPPADEC za ta fara aiki gadan-gadan – Sanata Umaru

Sanata mai wakiltar mazabar Neja ta Gabas Sanata Dabid Umaru, ya ce nan ba da jimawa ba Hukumar Raya Yankunan da ke da Tashoshin Wutar Lantarki (HYPPA

Ya kamata Shekarau ya yi wa Buhari adalci – Ibrahim Fage

An bayyana jawabin da tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Ministan Ilimi, Malam Ibrahim Shekarau ya yi a kan gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari da c

Ya bukaci Musulmi su yi wa Najeriya addu’a

Kansila mai wakiltar mazabar Kubwa a yankin Bwari da ke Birnin Tarayya, Abuja, Malam Aliyu Salihu na Jam’iyyar APC ya bukaci al’ummar Musulmi su dauki

Aikin dan majalisa ya wuce bayar da injin taliya – Aminu Tukur

dan Majalisar Dokokin Jihar Bauchi daga mazabar Lere-Bula a karamar Hukumar Tafawa balewa Alhaji Muhammed Aminu Tukur ya ce ya kamata al’umma su fahim