Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gwamnatin Buhari alheri ce ga ’yan Najeriya – Sanata Adamu

Tsohon Gwamnan Jihar Nasarawa kuma Sanatan Nasarawa ta Yamma Alhaji Abdullhi Adamu ya ce gwamnatin Buhari alheri ce ga dukkan ’yan Najeriya, inda a sh

…Gwamnatin Buhari ta gaza – Shekarau Ya ce ya bar Rarara da Allah

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Ministan Ilimi a zamanin gwamnatin Goodluck Jonathan Malam Ibrahim Shekarau ya ce gwamnatin Shugaba Muhammadu Bu

Son cin bulus ne ya jefa mu cikin matsalar tattalin arziki – Dogara

Shugaban Majalisar Wakilai Honorabul Yakubu Dogara ya ce halin matsin tattalin arzikin da kasar nan ciki ya faru ne sakamakon dabi’ar nan ta son a ci

Babu sabani tsakanina da Gwamna Badaru – Nakudu

Sanata Sabo Muhammad Nakudu ya musanta jita-jitar da wadansu ke yadawa cewa ya samu sabani tsakaninsa da Gwamnan Jihar Alhaji Muhammadu Abubakar Badar

‘Muna so Gwamna Ganduje ya fitar da matsayarsa kan jar hula’

Wata kungiyar Kare Jar Hula mai suna (RCPG) ta bukaci Gwamnan Jihar Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya fitar da matsayarsa kan sanya jar hula ga muk