Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

‘Muna so Gwamna Ganduje ya fitar da matsayarsa kan jar hula’

Wata kungiyar Kare Jar Hula mai suna (RCPG) ta bukaci Gwamnan Jihar Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya fitar da matsayarsa kan sanya jar hula ga muk

Rashin bincikar hukumomi a baya ya jefa ’yan Najeriya cikin wahala – Osibanjo

Mataimakin Shugaban kasa Farfesa Yemi Osibanjo ya alakanta mawuyacin hali da ’yan Najeriya ke fuskanta a yanzu ga rashin gudanar da bincike a kan cin

Jonathan ya tafi gudun hijira a Kwaddibuwa

.Karya ne ba haka ba ne – Jonathan

Babu wanda zai sake shiga rigar Buhari ya ci zave – Sule Milo

Wani dan Jam’iyyar PDP a Jihar Bauchi Alhaji Sule Milo ya bayyana damuwarsa kan yadda wasu daga cikin gwamnonin APC da ’yan majalisar wakilai da sanat

Masu iza wutar rikici tsakanin Kwankwaso da Ganduje ba za su samu nasara ba – Dangwari

Wani jigo a Jam’iyyar APC ta Jihar Kano Alhaji Usman dangwari ya ce masu neman haddasa rashin jituwa a tsakanin tsohon Gwamnan Jihar kuma Sanatan Kano