Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gaba tsakanin ’ya’yan PDP ba za ta haifar mata da da mai ido ba a Keffi – Babayo

daya daga cikin ’yan takaran Shugaban Jam’iyyar PDP a karamar Hukumar Keffi a Jihar Nasarawa Alhaji Aliyu Babayo, ya bukaci ’ya’yan jam’iyyar su mance

Modu Sheriff da jiga -jigan PDP sun ziyarci Jigawa

Shugaban Jam’iyyar PDP ta kasa Alhaji Ali Modu Sheriff da Gwamnan Jihar Ribas da tsofaffin gwamnonin jihohin Kano da Kaduna Malam Ibrahim Shekarau da

Ana bincikar mutum 100 kan vacewar Naira biliyan biyu da rabi a Jihar Kebbi

Rundunar ’Yan sandan Jihar Kebbi ta fara bincikar sama da mutum 100 game da bacewar sama da Naira biliyan biyu da rabi a lokacin gwamnatin jihar da ta

Jam’iyyar APC ta lashe zaven dan Majalisar Wakilai a Jihar Yobe

Jam’iyyar APC a Jihar Yobe ta samu lashe zaben cike-gurbi na dan Majalisar Wakilai da aka gudanar a ranar Asabar da ta gabata a mazabar Damaturu/Tarmu

Dogara ya buqaci qasashen duniya su tallafa wajen gina Arewa maso Gabas

Shugaban Majalisar Wakilai Honorabul Yakubu Dogara, ya roki manyan kasashen duniya su kara gudunmawar da suke bayarwa wajen sake gina yankin Arewa mas