Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ya kamata a rika kashe barayin gwamnati – Shugaban APC

Shugaban riko na Jam’iyyar APC a Shiyyar Bauchi ta Kudu Alhaji Abdulkadir Lawan Gyangyan ya nuna damuwarsa bisa yadda jami’an tsohuwar gwamnatin kasar

Jam’iyyar APC ta kasa cika wa al’ummar Keffi alkawuran da ta yi musu

Wani jigo a Jam’iyyar PDP a Jihar Nasarawa wanda a yanzu ya fito takarar shugaban jam’iyyar a karamar Hukumar Keffi, Alhaji Aliyu Muhammed Babayo ya c

’Yan Jam’iyyar APC sun nemi gafarar Lamido a Kazaure

Dubban ’ya’yan Jam’iyyar APC na masarautar Kazaure sun tarbi tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido a gadar Kazaure a ranar Asabar da ta gabat

‘Ba mu amince a kara wa Sheriff wa’adin shugabancin PDP ba’

kungiyar Yada Manufofin Jam’iyyar PDP ta kasa, Reshen Jihar Filato ta kalubalancin shugabannin Jam’iyyar PDP na yankin Kudu maso Yamma kan kiran da su

Muna da ja kan dokar takaita wa’azi – Sheikh Babantune

Sheikh Abubakar Usman Babantune Shi ne Shugaban Majalisar Malamai da Limamai ta Jihar Kaduna, a tataunawarsa da manema labarai kan shirin da gwamnatin