Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Barista Dogara ne injin tafiyar APC a Jihar Bauchi – Iliyasu Zwall

Kwamared Iliyasu Ibrahim Zwall tsohon dan Majalisar Dokokin Jihar Bauchi daga mazabar Lere/Bula a karamar Hukumar Tafawa balewa, a yanzu shi ne Babban

Badakalar Dasuki: An gano Naira biliyan daya da rabi a asusun dan tsohon Minista

Wani dan canji ya shaida wa Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) cewa an tura wa asusunsa Naira biliyan daya da rabi domin ba dan wa

Ba zai yiwu APC ta gyara barnar PDP cikin wata 10 ba – Gwamna Abubakar

Gwamnan Jihar  Bauchi, Mohammed Abubakar ya bukaci ’yan Najeriya su rage dimbin bukatun da suke fatar samu daga gwamnatin Jam’iyyar APC, inda ya

‘Yan majalisa sun zargi Gwamnan Neja da jan kafa kan kwato dukiyar da aka sace

Majalisar Dokokin Jihar Neja ta zargi Gwamnan Jihar Alhaji Abubakar Sani Bello da jan  kafa wurin fara gudanar da cikakken bincike kan mutanen da

Ta bukaci maza su rika ba mata damar tsayawa takarar siyasa

Mataimakiyar Shugabar Mata ta Jam’iyyar APC ta karamar Hukumar Hawul a Jihar Borno Malama Hassana Ali Garba, ta ce burin mata na hawa mukaman da suka