Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

PDP ta soki dakatar da Natasha, ta nemi a binciki Akpabio

Jam’iyyar ta ce majalisar ta zama wajen amshin shata, wanda ake kare ƙarya maimakon gaskiya.

Kwamitin majalisa ya yi watsi da ƙorafin Natasha a kan Akpabio

Kwamitin ya ce Natasha ce ta sanya a kan ƙorafin maimakon wani daban ya saka mata hannu.

Ban taɓa cin zarafin Natasha ba, ina girmama mata — Akpabio

Akpabio dai ya dage don kare kansa daga zarge-zargen da Sanata Natasha ke masa.

A gaban mijina Akpabio ya nemi kwanciya da ni —Sanata Natasha

Ta ce mijinta shaida ne cewa tun shekarar 2023 Shugaban Majalisar Dattawan yake bibiyar ta domin yin lalata da amma ta ki ba shi haɗin kai

Shin Kwankwasiyya ta kama hanyar wargajewa ne?

Idan ko hakan ya zaɓa, tabbas za a doka siyasa, kuma a cikin biyu a yi ɗaya: Walau ya koya musu darasinta, ko kuma su nuna masa ƙarfinsu ya kawo.