Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

An gudanar da wa’azi kan cika kwana 100 na gwamnatin Buhari

An gudanar da addu’o’i na musamman tare da wa’azi kan cikar Shugaban kasa Muhammadu Buhari kwana 100 a gadon mulki a Babban Masallacin kasa da ke Abuj

Mallakar dukiya: Yau za a fara shari’ar Sanata Saraki

Yau za fara shari’ar Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Abubakar Bukola Saraki bayan da Hukumar da’ar Ma’aikta  ta gurfanar da shi gaban kotu bisa

’Yan Najeriya sun gamsu da kamun ludayin Buhari – Maizabura

Wani tsohon dan siyasa kuma mai sharhi a kan al’amuran yau da kullum a Jihar Borno Alhaji Umar Muhammad Maizabura ya bayyana salon mulkin Shugaban kas

Ba ni aka kama a Saudiyya ba – Sanata Barata

A ranar Lahadin da ta wuce ne tsohon Sanatan Adamawa ta Kudu, Sanata Hassan Barata ya musanta labarin da ake yadawa cewa an kama shi kuma yana tsare a

Ba wani yunkuri na tsige Gwamnan Jihar Bauchi – APC

Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Bauchi Alhaji Uba Ahmed Nana ya karyata rade-radin da ke yawo a jihar cewa wai ’yan majalisar jihar 31 suna yunkurin t