Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gobe za a yi zaben cike gurbi a Katsina

A gobe Asabar ake sa ran za a fafata a zaben cike-gurbi na kujerar Majalisar Wakillai daga karamar Hukumar Katsina bayan rasuwar Sheikh Umar da ya las

Ya shawarci ’yan majalisa su guji zama ’yan amshin shata

Wani dan siyasa a Jihar Kebbi Alhaji Isa Assalafi ya shawarci ’yan Majalisar Tarayya da na jihar su guji zama masu dumama kujera, ko ’yan amshin shata

Majalisar Dokokin Jihar Nasarawa ta zabi shugabanninta

Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Nasarawa Alhaji Ibrahim Balarabe Mohammed ya bukaci mambobin majalisar su ba sababbin shugabannin majalisar cikakken

A tallafa wa gwamnatin Buhari da addu’a – dan Hadeja

Shugaban kungiyar masu Kishin Jam’iyyar APC (Patriotic Forum), reshen Arewa maso Yamma, Alhaji Umar dan Hadeja, ya roki al’ummar kasar nan su dage da

Za mu kawo canji wajen kyautata rayuwar al’ummar Bassa – Sarah Bali

Shugabar riko ta karamar Hukumar Bassa a Jihar Filato Misis Sarah Bali ta ce za su yi iyakar kokarinsu wajen kawo canji na kyautata rayuwar al’ummar k