Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

NNPP ta rasa Ɗan Majalisa na farko da ya koma APC

Yusuf Shitu Galambi. Shi ne ɗan jam’iyyar NNPP na farko da ya sauya sheƙa ya koma APC.

Rigima ta sake kaurewa tsakanin PDP da APC a Zamfara

APC ta ce za ta soma ɗaukar mataki kan duk wani da ya yi yunƙurin cin zarafin mambobinta.

Malaman addini sun yi wa ’yan siyasa juyin mulki —Sule Lamiɗo

“Tun da mulki suke so, to mu ’yan siyasa za mu bar musu, mu koma gefe,” in ji tsohon gwamnan.

Gwamnatin Zamfara ta haramta tarukan siyasa saboda tsaro

Gwamnatin ta ce ta ɗauki matakin domin tabbatar da tsaro a jihar.

Mazabar Tsanyawa/Kunchi ta shafe shekara guda ba tare da wakilci ba

A siyasance, gwamna shi ne wakilinmu tun da Jihar Kano baki ɗaya mazabarsa ce.