Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ba zan ja layi kan sace kudin al’ummar Kaduna ba – El-Rufa’i

Sabon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufa’i ya ce gwamnatinsa ba za ta ja layi don kyale wadanda suka saci kudin jama’ar jihar ba. Gwamna Nasiru

Ta raba wa jama’a kyauta abinci don murnar karbar mulkin Buhari

Wata mai sayar da abinci a tashar mota ta NARTO da ke garin Katsina ta share wuni biyu tana bayar da abinci kyauta ga jama’a domin nuna farin karbar r

Ni da Buhari tausaya mana za a yi ba murna ba – El-Rufa’i

Zababben Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir Ahmed El-Rufa’i ya nemi ’yan Najariya su tausaya masa shi da zababben Shugaban kasa Muhammadu Buhari a maima

Bishop Mamza ga Buhari: Kada ka nada ’yan PDP da suka nutsar da gwamnatin Jonathan a mukami

Bishop din cocin Katolika na Yola, Dokta Stephen Mamza, ya shawarci zababben Shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa kada ya nada duk wanda bai cikin Jam’

Zan dora daga inda Kwankwaso ya tsaya – Ganduje

Zababben Gwamnan Jihar Kano, Dokta Abdullahi Umar Gauduje ya ce zai ci gaba dorawa daga inda Gwamna Rabi’u Musa Kwankwaso ya tsaya domin ci gaban jiha