Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

‘Kada a nada ’yan adawa a gwamnatin Yobe’

Wani shugaban matasa a Jihar Yobe Malam Umar Gambo ya shawarci Gwamnan Jihar Alhaji Ibrahim Gaidam da kada ya tsoma ’yan adawar da suka canja sheka zu

An sace dan majalisar Jihar Adamawa

An sace dan Majalisar Dokokin Jihar Adamawa Alhaji Adamu Usman a gidansa da ke layin Numan a garin Yola. A ranar Juma’ar da ta gabata ne aka sace Adam

Abin da ya sa PDP ta fadi zabe a Jihar Bauchi – Bala Mai’auduga

Alhaji Bala Abdullahi Mai’au-duga shi ne Daraktan Kamfe na dan takarar Sanatan Bauchi ta tsakiya da Gwamnan Jihar Bauchi Malam Isa Yuguda ya nema a ka

A ci gaba da yi wa Buhari addu’ar nasara – Sardaunan Goron Na-Maye

Malam Abubakar Abdullahi Goron Na-Maye, Malamin addinin Musulunci, Sardaunan Goron Na-Maye, Talban Maradun, Hakimi a masarautar Zamfara, a zantawarsa

Ba zan zaba wa majalisa shugabanni ba – Buhari

Zababben Shugaban kasa Janar Muhammadu Buhari ya ce ba zai tsoma baki cikin batun zaben shugabannin Majalisar Dokoki ta kasa ba. Janar Buhari ya ce, “