Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ina nan daram ba zan fice daga PDP ba – Shugabar Mata

Hajiya Asabe Isa Tirwun ita ce Shugabar Mata ta Jam’iyyar PDP reshen Jihar Bauchi a tattaunawarsu da wakilinmu ta yi fashin baki game da halin da mata

Jonathan zai mika wa Buhari mulki 28 ga Mayu

Shugaban kasa mai barin gado Dokta Goodluck Jonathan zai mika ragamar shugabancin kasar nan gaa Janar Muhammadu Buhari a ranar 28 ga watan Mayu maimak

Sun rasu a layin kada kuri’a a zaben gwamnoni •An kama Kansila kan kashe dan APC a Jigawa

Allah Ya karbi rayuwar wata mace mai kimanin shekara 50 mai suna ’Yarbaba Yusuf Babangida a yayin da take wajen zaben gwamnoni da ’yan majalisar jihoh

Karyewar gada ta jawo faduwar shugaban majalisar Gombe a zabe

Al’ummar yankin Yamaltu ta Yamma da suka hada garuruwan Wade da difa da Lubo da Kinafa a karamar Hukumar Yamaltu-Deba a Jihar Gombe sun botsare wa Shu

Sababbin Gwamnoni sun fara alkawura:

Ni na kowa ne – Bindow  Zababben Gwamnan Jihar Adamawa Sanata Sanata Umaru Jibrilla Bindow ya ce shi na kowa ne. Kuma ba zai nuna bambancin addin