Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Na koma PDP ne saboda Jonathan dan yankinmu ne – Mataimakin Gwamnan Ribas

Mataimakin Gwamnan Jihar Ribas Mista Tele Ikuru wanda ya koma Jam’iyyar PDP daga APC, ya ce dole ne al’ummar jihar su fito kwansu da kwarkwatarsu, su

Na yi biyayya ga umarnin Majalisar Malamai – Maitala

dan takarar Majalisar Tarayya daga mazabar Jos ta Arewa da Bassa a karkashin Jam’iyyar PDM, Alhaji Haruna Maitala Jingir ya musanta zargin da aka yi m

Matasa sun lakada wa Barman Gumel duka kan kudin TAN

Matasa da ke goyon bayan kungiyar yada manufofin Shugaba Jonathan (TAN) a Jihar Jigawa da aka kira su taro da nufin ba su takardun da za su cike a dau

Za mu sa Gwamna Jang ya dawo da kudin al’ummar Filato – Lalong

Mista Simon Lalong wanda ya shugabancin Majalisar Dokokin Jihar Filato a lokacin tsohon Gwamna Joshua Dariye shi ne dan takarar Gwamnan Jihar a karkas

Yakamata Wamakko ya san kalaman da zai rika fada – Sanata Wali

Sanata Abdallah Wali dan takarar Gwamnan Jihar Sakkwato a Jam’iyyar PDP a zantawarsa da manema labarai ya tabo kalaman da Gwamna Wamakko ya furta kan