Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Abin da ya sa na fice daga PDP – Na’abba

Tsohon Shugaban Majalisar Tarayya Alhaji Ghali Umar Na’abba ya fice daga Jam’iyyar PDP, inda ya bayyana cewa jam’iyyar ta rasa alkiblarta. Ghali ya za

Idan aka sace jagororin APC biyu jam’iyyar ta mutu – Sule Lamido

Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido ya tayar da wata kura a fagen siyasa lokacin da ya fito fili ya ce idan aka sace biyu daga cikin jagororin Jam

Shugabar Mata ta APC a Jihar Kebbi ta nemi kira a zauna lafiya

Shugabar Mata ta Jam’iyyar APC reshen Jihar Kebbi Hajiya Tsahara Bawa ta nanata muhinmancin zaman lafiya da kuma karbar katin rijistar zabe. Hajiya Ts

Idan aka zabi Buhari zai magance tashin hankali a Najeriya – Lalong

sdan takarar Gwamnan Jihar Filato a karkashin Jam’iyyar APC, Mista Simon Lalong ya ce idan al’ummar Najeriya suka zabi Janar Muhammadu Buhari a matsay

Ku rika jifar magoya bayan APC – Yusuf Agabi

dan takarar Gwamnan Jihar Nasarawa a karkashin Jam’iyyar PDP Alhaji Yusuf Muhammed Agabi ya umarci magoya bayan Jam’iyyar PDP a jihar su rika jefar ma