Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2027: Kwankwaso da Aregbesola sun gana kan makomar siyasar Najeriya

Ganawar dai ba za ta rasa nasaba da yunƙurin da wasu ke yi na haɗa kan ’yan adawa domin tunkarar babban zaben 2027.

Me ya sa ake musayar yawu tsakanin APC da PDP?

Su waɗanda ke waɗannan zarge-zargen suna ƙoƙarin ɗauke hankalin gwamnati daga kan ayyukan da take aiwatarwa.

Don neman mulki ’yan siyasa ke sukar Tinubu —Gwamnan Kaduna

Uba Sani ya ce, ’yan siyasar da ke kwarzanta Tinubu ne suka koma bakin ganga bayan sun sauka daga mulki

Alakarmu da El-Rufai na nan babu matsala —Uba Sani

Gwamnatin Uba Sani ta sallami wasu mukarraban El-Rufai, wanda shi kansa take zargin sa da almundahanar biliyoyin kudade

APC ta kori tsohon Gwamnan Osun, Aregbesola daga jam’iyyar

Wannan dai ya nuna yadda rikicin cikin gida ke ƙara ƙamari a APC a Jihar Osun.