2027: Kwankwaso da Aregbesola sun gana kan makomar siyasar Najeriya
Ganawar dai ba za ta rasa nasaba da yunƙurin da wasu ke yi na haɗa kan ’yan adawa domin tunkarar babban zaben 2027.
Fagen Siyasa
Ganawar dai ba za ta rasa nasaba da yunƙurin da wasu ke yi na haɗa kan ’yan adawa domin tunkarar babban zaben 2027.
Su waɗanda ke waɗannan zarge-zargen suna ƙoƙarin ɗauke hankalin gwamnati daga kan ayyukan da take aiwatarwa.
Uba Sani ya ce, ’yan siyasar da ke kwarzanta Tinubu ne suka koma bakin ganga bayan sun sauka daga mulki
Gwamnatin Uba Sani ta sallami wasu mukarraban El-Rufai, wanda shi kansa take zargin sa da almundahanar biliyoyin kudade
Wannan dai ya nuna yadda rikicin cikin gida ke ƙara ƙamari a APC a Jihar Osun.