Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

‘‘Dubbuban Katsinawa sun koma jam’iyyar APGA saboda Tata’’

Kimanin mutum dubu 400 ne suka koma jam’iyyar APGA a Jihar Katsina, a cewar  Malam Sani Lawal mai Magana da yawun  dan takarar Gwamnan jam’i

Amincewa da sakamakon zabe ne zai kawar da rikici -Sheikh Gumi

Ranar Litinin din da ta wuce ne Babban Malamin Addinin Musulunci Shaikh Ahmad Gumi ya roki ’yan Najeriya da su amince da sakamakon zaben 2015, domin k

danmajen Daura ya soki masu yi wa Buhari yarfen siyasa

An bayyana dan takarar shugabancin Najeriya a karkashi jam’iyyar APC Janar Buhari mai ritaya da cewar ba mutun ba ne dake nuna kabilanci a tsakanin al

Zan tilasta sanya ‘ya’yanmu a makarantun gwamnati – Masari

dan takarar gwamnan Jihar Katsina kuma tsohon Shugaban Majalisar Wakiliai Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana dan takarar Shugaban kasa a karkashin j

Za a samu sauyi mai ma’ana a 2015 – Alhaji Tukur

Alhaji Muhammad Tukur wani dan siyasa ne da ke JIhar Kuros Riba wanda kuma ya tattauna da Aminiya a kwanakin baya, inda  ya bayyana cewa ko shakk