Ana biyan wasu kuɗi don kare gwamnatin Tinubu — El-Rufai
El-Rufai ya ce a yanzu ya kasa gane alƙibilar da jam’iyyar APC ke fuskanta.
Fagen Siyasa
El-Rufai ya ce a yanzu ya kasa gane alƙibilar da jam’iyyar APC ke fuskanta.
Tinubu ya naɗa tsohon Mataimakin Gwamnan Kano a zamanin Ganduje, Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin Shugaban Majalisar Amintattu na Bankin Gidaje ta Ƙasa
Majalisar Dokokin Jihar Legas ta tsige shugabanta, Mudashiru Obasa, ta maye gurbinsa da Mojisola Meranda, mai wakiltar Mazabar Apapa I.
Wannan na zuwa ne bayan gwamnan jihar ya sauke shi daga muƙaminsa.
Sakataren Gwamnatin Kano da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sallama, Abdullahi Baffa Bichi ya ce nan gaba kaɗan zai tona asirin maciya amana a jihar.