Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Katin zabe ne makaminku a kan azzaluman shugabanni – Buhari

Tsohon Shugaban kasa kuma mai neman tsayawa takarar Shugaban kasa a Jam’iyyar APC, Janar Muhammadu Buhari ya bukaci ’yan Najeriya musamman magoya baya

Sheikh Jingir ya soki janye jami’an tsaron Tambuwal

Shugaban Majalisar Malamai ta Qungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Iqamatis Sunnah ta Qasa Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya soki janye jami’an ts

A fitar da ’yan takara ta hanyar zaben fidda-gwani – danragi

Mai neman Jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar kujerar Gwaman Jihar Neja Alhaji Saleh Sahabi darangi ya bukaci a bar kowane dan takara ya gwada sa’a

Samar wa matasa aiki zai magance matsalar tsaro – Zakariya APC

Wani matashi da ke neman Jam’iyyar APC ta ba tsayar da shi takarar dan Majalisar Tarayya daga karamar Hukumar Bauchi Malam Zakariya Umar Goje, ya nuna

Burinmu mu mayar da makarantar Al-Bayan zuwa jami’a – Sheikh Suleiman

A kwanakin baya ne kungiyar Al- Muntada Al Islami da take da fitacciyar makarantar nan ta Al-Bayan da ke garin Jos, Jihar Filato, ta sake nada Darakta