Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Takarar Janar Buhari alheri ne ga talaka – Karamba

Tsohon shugaban rusasshiyar Jam’iyyar CPC ta Jihar Bauchi Alhaji Karamba Ibrahim Misau ya ce takarar Janar Muhammadu Buhari alheri ga talakawan Najeri

Matsa mini aka yi in fito takarar Gwamnan Filato – Solomon Dalung

Barista Solomon Dalung daya daga cikin dattawan Arewa kuma mai fafutikar wayar da kan al’umma kan zaman lafiya, ya fito neman takarar Gwamnan Jihar Fi

Da jami’an gwamnati ake gudanar da ta’addanci a Zamfara – Bashir IMAD

Alhaji Bashir Adamu IMAD ya jima ana damawa da shi wajen kafa gwamnatoci a jiharsa ta Zamfara da kuma Jihar Sakkwato, sai dai a yanzu ya yanke shawara

“ ’Yan Arewa za su ci gaba da zama bayi idan suka dogara da mai”

dan rajin kare ’yancin dan Adam din nan Kwamared Shehu Sani ya ce talakawan za su ci gaba da zama cikin “kuncin bauta” matukar ba su kaurace wa siyasa

Tsohon Shugaban karamar Kukumar Lere ya koma APC

Tsohon shugaban riko na karamar Hukumar Lere da ke Jihar Kaduna Alhaji Kabiru Tahir Malali ya fice daga Jam’iyyar PDP tare da daruruwan magoya bayansa