Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Abin da ya sa zan sake tsayawa takarar Shugaban kasa – Buhari

Tsohon Shugaban mulkin soja, Janar Muhammadu Buhari mai ritaya, ya ce shekara 15 da Jam’iyyar PDP ta shafe tana mulkin kasar nan ba tare da wata alkib

Sanata Lado ya ba da Naira Naira miliyan 20 ga jagororin PDP 4000 a Kano

dan Majalisar Dattawa mai wakiltar Kano ta Tsakiya Sanata Basheer Mohammed Lado ya bayar kyautar Naira dubu biyar-biyar ga jagororin PDP 4000 da ke Ji

Jang ya bukaci ’yan Najeriya su ci gaba da addu’o’in zaman lafiya

Gwamnan Jihar Filato Mista Jonah Jang ya yi kira ga ’yan Najeriya su ci gaba da yi wa kasar nan addu’o’in neman zaman lafiya. Gwamnan ya yi wannan kir

Jiga-jigan APC sun nuna wa Tambuwal karimci wajen nada shi Matawallen Sakkwato

A ranar Asabar da ta gabata ne Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar ya nada Shugaban Majalisar Tarayya Alhaji Aminu Waziri Tambuwa a matsa

Lafiyar Suntai: Ruwa na neman kare wa dan kada

Bisa dukkan alamu ruwa ya kare wa dan kada dangane da gaskiyar lafiyar Gwamnan Jihar Taraba Mista danbaba Suntai da ya hadu da hadarin jirgin sama kus