Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Abin da ya sa muka ki zaben Ikimi shugaban APC – Tinubu

Tsohon Gwamnan Jihar Legas kuma jigo a Jam’iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu ya ce sun ki zaben tsohon Ministan Harkokin Wajen Najeriya Cif Tom Ikimi a ma

Guguwar ficewa daga APC ta tafi da Tom Ikimi da Sanata Lanlehin

Guguwar ficewa daga babbar jam’iyyar adawa ta APC ta yi awon gaba da tsohon Ministan Harkokin Waje kuma jigo a jam’iyyar Cif Tom Ikimi da kuma Sanata

Wasu gwamnonin PDP ba sa son Ribadu

Rahotanni sun ce wasu daga cikin gwamnonin Jam’iyyar PDP mai mulkin kasar nan sun soma yunkurin hana tsohon shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Ar

Bashin Naira biliyan bakwai na bari ba biliyan 46 ba – Shinkafi

Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Mahmuda Aliyu Shinkafi, ya yi watsi da zargin da gwamnatin jihar ke yi cewa ya bar bashin Naira biliyan 46 a lokac

PDP ta zabi shugabanninta a Jihar Kano

Jam’iyyar PDP ta gudanar da zaben shugabanninta a Jihar Kano, domin jan ragamarta tare da gudanar da al’amuranta. An gudanar da zaben ne a gidan silim