Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Bafarawa na kokarin wargaza PDP a Jihar Sakkwato – Abdullahi MD

Wani jigo a Jam’iyyar PDP a Jihar Sakkwato Alhaji Abdullahi Yusuf MD ya zargi tsohon Gwamnan Jihar Attahiru Bafarawa da kokarin wargaza jam’iyyar a ji

daruruwan matasa sun yi zanga-zangar adawa da yunkurin tsige Gwamna Al-Makura

daruruwan matasa sun gudanar da zanga-zangar lumana a shekaranjiya Laraba don nuna adawa da  yunkurin tsige Gwamnan Jihar Nasarawa Umaru Tanko Al

Jonathan na amfani da sojoji ta hanyar da ba ta kamata ba – Sanata Goje

Sanata Muhammad danjuma Goje (APC, Gombe) shi ne Mataimakin Shugaban Kwamitin Harkokin Man Fetur (Gangaren Teku) daya daga cikin kwamitocin da alhakin

Rabaran Iloh ga Jonathan: Kada ka tsaya takara a badi

Babban Shugaban Cocin Soul Winning Chapel da ke Ebute-Metta a Legas kuma Shugaban Iklisiyyar Eclectic Network, Rabaran Moses Iloh, ya shawarci Shugaba

Jam’iyyar APC ta yi tir da sake nada kantomomi a kananan hukumomin Jihar Bauchi

Jam’iyyar APC a Jihar Bauchi ta nuna rashin gamsuwa kan sake nada shugabannin kwamitin rikon kwarya da za su ci gaba da gudanar mulkin kananan hukumom