Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Jam’iyyu 5 ne za su fafata a zaben kananan hukumomin Jihar Katsina •APC za ta garzaya kotu

Jam’iyyu siyasa 5 ne za su fafata a zaben kananan hukumomin Jihar Katsina da za a yi a ranar 2/8/2014, Hukumar Zabe ta Jihar ce ta faDi haka lokacin r

Gidauniyar Sawaba za ta ci gaba da akidar NEPU da PRP – Balarabe Musa

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya ce wata sabuwar cibiya mai suna ‘Gidauniyar Sawaba’ za ta ci gaba da yadawa da habaka

Sanata Abdallah Wali ya raba wa ’yan PDP shinkafar azumi

Sanata Abdallah Wali wanda ke neman tsayawa takarar Gwamnan Jihar Sakkwato a karkashin jam’iyyar PDP a zabe mai zuwa ya raba wa ’yan jam’iyyar buhuhun

A rika yi wa shugabanni kyakkyawar addu’a – Sabon Wazirin Kano

Sabon sarki Muhammad Sanusi , ya nada Alhaji Sa’adu Gidado daya daga cikin zuri’ar marigayi Sheikh Isa Waziri da ya rasu, a matsayin sabon wazirin na

Gwamnati ta janye karar da ta kai Muhammad Abacha

A shekaranjiya Laraba ce Gwamnatin Tarayya ta janye karar cin hanci da rashawa a kan Mohammad Abacha, dan tsohon Shugaban kasa Janar Sani Abacha.Lauya