Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

APC ta kuduri aniyar kawo canji a Jihar Katsina

Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Katsina, Dokta Mustafa Muhammad Inuwa ya ce jam’iyyar tana nan daram kuma za ta kawo canjin gwamnati a jihar, ba kamar

Ana zargin dan majalisa da cinye kudin ubangidansa

A ci gaba da sauraren karar da wani dattijo, Alhaji Aminu Muhamamd ya yi na dan Majalisar Dokokin Jihar Kano mai wakiltar karamar Hukumar Nasarawa, Al

Mata ke binne gawarwaki a Gwoza – Ndume

dan Majalisar Dattawa mai wakiltar Borno ta Kudu Sanata Muhammad Ali Ndume, ya bayyana bakin ciki da damuwa dangane da halin da al’ummomin da ke iyaka

Malamai a Katsina sun bukaci ’yan siyasa su yi koyi da Tata

A ranar Lahadi ne dimbin matan da mazansu suka rasu da marayu suka yi cincirindo a filin Masallacin GRA da ke Katsina, don karbar tallafin kayan sana’

An kaddamar da shugabannin Jam’iyyar APC na Jihar Bauchi

Jam’iyyar APC a Jihar Bauchi ta kaddamar da sababbin shugabanninta da za su ja ragamar jam’iyyar har zuwa bayan zaben shekara ta 2015.Jam’iyyar ta kad