Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Majalisar Dattawa ta amince da kara wa’adin dokar ta-baci

’Yan Majalisar Dattawa sun amince da kara wa’adin dokar ta-baci da wata shida a jihohin Borno da Yobe da Adamawa da maharani da ake jinginawa ga Boko

Takardar neman a kara wa Jonathan wata 18 ta bayyana a wurin taron kasa •Taron bai san da ita ba – Mataimakin Sakatare

An bankado wani shiri na neman yin amfani da taron kara don kara wa Shugaba Jonathan da wasu masu rike da mukaman siyasa wa’adin mulki ba tare da zabe

Shugabancin kasa: Ba ma goyon bayan takarar Gwamna Lamido – PDP

Jam’iyyar PDP, reshen Jihar Jigawa ta nesanta kanta daga kalaman da Mataimakin Shugaban Jam’iyyar a jihar, Alhaji Aminu Jahun ya yi a jaridu cewa Gwam

Jam’iyyar APC ta lashe zaben kananan hukumomin Jihar Kano

Jam’iyyar APC mai mulkin Jihar Kano ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi 44 da na kansiloli 848 da ke fadin jihar, a zaben kananan huk

Ba za mu nemi afuwar Buhari ba – PDP

Shugabannin Jam’iyyar PDP na kasa sun ce suna na kan bayanin da suka yi cewa wasu jiga-jigan Jam’iyyar APC suna taimaka wa mahara ta hanyar sakin baki