Ba mu nemi Jonathan don yi mana takara a 2027 ba — PDP
Kakakin ya jaddada cewa PDP, tana da ’yan takarar da suka cancanta daga cikin gwamnoni da shugabanni.
Fagen Siyasa
Kakakin ya jaddada cewa PDP, tana da ’yan takarar da suka cancanta daga cikin gwamnoni da shugabanni.
Lawan, ya bayyana zaman kason da ya yi a gidan yari a matsayin jarabawa daga Ubangiji, wanda ya ce ya koyi muhimman darusa na rayuwa.
Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Ganduje, ya yi alƙawarin karɓe mulkin Jihar Ribas daga hannun PDP a zaɓen shekarar 2027.
A kasa da mako guda, ’yan majalisar wakilai biyar sun sauya sheka zuwa APC daga manyan jam’iyyun adawa
Atiku ya ce abin tambaya shi ne, “Shin mme Gwamnatin Tinubu ta yi da ’yan Nijeriya za su kara zaben ta?”