Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ya dace Majalisar Dokoki ta tsige Shugaba Jonathan – Isyaku Ibrahim

daya daga cikin dattawan da suka kafa Jam’iyyar PDP mai mulkin kasar nan Alhaji Isyaku Ibrahim ya ce ya kamata Majalisar Dokoki ta kasa ta tsige Shuga

Shugabannin Jam’iyyar PDP sun shiga rudani a Jigawa

Shugabannin Jam’iyyar PDP a Jihar Jigawa sun shiga cikin rudani sakamakon bazuwar jita-jita cewa Gwamnatin Tarayya za ta tura kantoman da zai rike jam

Kusukure ne a ce kada Jonathan ya fito takara – Maikudi Tela

Shugaban Yakin Neman Zaben Shugaba Jonathan da Namadi Sambo a Jihar Kaduna, Alhaji Maikudi Tela ya ce kuskure ne wasu ’yan siyasa ke yi da suke cewa k

’Yan Majalisar Dattawa sun koka kan shingayen tsaro a Abuja

Yan Majalisar Dattawa sun koka kan yadda shingayen tsaron da sojoji suka kakkafa bayan harin Nyanya ke takura wa jama’ar da ke shiga ko fita daga birn

Kwamishina Baraka ta koma PDP

Tsohuwar Kwanishinar Gona ta Jihar Kano, Dokta Baraka Sani wacce ta ajiye mukaminta a makon jiya ta koma Jam’iyyar PDP.Aminiya ta gano cewa tuni tsohu