Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ya saba wa ka’ida a ba Jonathan tikitin takara kai-tsaye – Kuit

Shugaban Jam’iyyar PDP ta Jihar Jigawa Alhaji Salisu Mahmuda Kuit ya ce ba Shugaba Jonathan tikitin takarar Shugaban kasa a zabe mai zuwa kai-tsaye ba

Ziyarar Shugaban kasa a Adamawa na neman tayar da kura

Gwamnatin Jihar Adamawa ta musanta zargin da ake yi mata na hana filin gudanar da gangami a ranar 29 ga Afrilu da Shugaba kasa Goodluck Jonathan da Ja

Gamayyar kungiyoyin Fararen Hula ta yi taro kan halin da kasa ke ciki

Wata sabuwar kungiya ta gamayyar kungiyoyin fararen hula ta yi taro a Kano, inda ta tattauna batun tattalin arziki da rashin tsaro da sauransu.A jawab

Jam’iyyar APC ta dinke barakarta a Jihar Borno

Jam’iyyar APC a Jihar Borno ta dinke barakar da ta kunno kai a tsakanin ’ya’yanta kusan shekara daya da ta gabata, inda aka samu daidaito a tsakanin G

Shekarau ya yi mana butulci – Sani Fema

Maganganun da tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya yi cewa bai dace a gudanar da zaben shekarar 2015 a jihohin Borno da Yobe da Adamawa